Monday, July 27
Shadow

DA ƊUMI-ƊUMINSA: Jami’ar kimiyya da Fasaha ta Aiko Ɗangote ta karrama sanata Rabi’u Kwankwaso da digirin girmamawa

Jami’ar kimiyya da Fasaha ta Aiko Ɗangote ta karrama sanata Rabi’u Kwankwaso da digirin girmamawa.

Rahotanni sun nuna cewa Kwankwaso shi ne wanda ya assasa wannan jami’ar tun a zamanin da yake gwamnan jihar Kano, daga shekarar 1999 zuwa 2003.

HOTO-: Saifullahi Hassan

Karanta Wannan  Allah Sarki: Kalli Bidiyon yanda 'yan Najeriya suka shiga damuwa sosai bayan ganin kakakin majalisa, Godswill Akpabio yana tafiya da kyar yana dogara sanda

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *