
A dazu da safe, Tauraruwar fina-finan Hausa, Bilkisu Salisu ta wallafa wasu Bidiyo da suka dauki hankula inda aka ganta tana juya mazaunanta tana shafasu da hannu.
Bidiyon ya jawo cece-kuce inda wasu suka yaba, wasu kuma suka rika kira a gareta data daina yada irin wannan Bidiyon ta ji tsoron Allah.
Saidai ta sake wallafa wani Bidiyon inda aka ganta tana juya mazaunanta inda ta rubuta cewa, ga wani ma kuma idan ta rasu, shi take so a rika yadawa.