Friday, January 16
Shadow

DA DUMIDUMINSA: Abdul M. Shariff Zai Auri Maryam Malika

Ango Abdul wanda yaya ne ga mawaki Umar M. Shariff, yayin da ita kuma Amarya Maryam Malika kanwa ce ga tsohuwar jarumar finafinan Hausa, marigayiya Balaraba Mohammed, Rariya ta samu labarin auren na su ne daga makusancin Angon.

Za a daura auren ne a ranar 27 ga wannan wata (Yuni), 2025 a masallacin Zangon Daura dake Unguwar Kaji a jihar Kaduna.

Karanta Wannan  Da Duminsa: An bayyana lokacin da za'awa gawar Marigayi Aminu Dantata sallah a Madina

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *