Tuesday, April 28
Shadow

DA DUMIDUMINSA: Abdul M. Shariff Zai Auri Maryam Malika

Ango Abdul wanda yaya ne ga mawaki Umar M. Shariff, yayin da ita kuma Amarya Maryam Malika kanwa ce ga tsohuwar jarumar finafinan Hausa, marigayiya Balaraba Mohammed, Rariya ta samu labarin auren na su ne daga makusancin Angon.

Za a daura auren ne a ranar 27 ga wannan wata (Yuni), 2025 a masallacin Zangon Daura dake Unguwar Kaji a jihar Kaduna.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon Yanda Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya gana da daliban makarantar Jihar Kebbi da aka kubutar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *