Friday, February 13
Shadow

Da Duminsa: An bukaci a saka Rev. Ezekiel Dachomo a Addu’a, Ciwon Hantane ya kamashi shiyasa aka ji shi shiru ya daina magana akan Mhuzghunawar da akewa Kiristoci a Najeriya

Rahotanni daga jihar Filato sun bayyana cewa shahararren Faston nan me magana akan zargin Mhuzghunawa Kiristoci a Najeriya, watau Rev. Ezekiel Dachomo ya kamu da cutar Hanta

Wani dan jarida daga jihar me suna, Masara Kim Usman ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ta shafinsa na sada zumunta.

Yace Kiristoci su saka Rev. Ezekiel Dachomo a Addu’ar Allah ya bashi lafiya.

Dama dai a baya ya taba kamuwa da cutar inda matarsa ta bashi kyautar daya aka dasa masa, saidai yanzu ciwon ya sake dawowa.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Ji Matakin da aka dauka kan Sheikh Abduljabbar Bayan zaman Kwamitin Shura da Malam Lawal Triumph

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *