
Rahotanni sun bayyana cewa, An yi yunkurin yiwa shugaban kasar Burkina Faso, Ibrahim Traore Jhuyin mulki.
Saidai Yunkurin bai yi nasara ba.
Lamarin ya farune a ranar Asabar.
Kafafen watsa labarai na asar sun zargi hannun kasashen waje a lamarin.

Rahotanni sun bayyana cewa, An yi yunkurin yiwa shugaban kasar Burkina Faso, Ibrahim Traore Jhuyin mulki.
Saidai Yunkurin bai yi nasara ba.
Lamarin ya farune a ranar Asabar.
Kafafen watsa labarai na asar sun zargi hannun kasashen waje a lamarin.