Friday, September 11
Shadow

Kada ADC su yadda Kwankwaso ya koma cikinsu, Ina zargin Tinubu zaiwa aiki>>Inji Chinonso Charles

Wani Inyamuri me suna Chinonso ya yi kira ga jam’iyyar ADC cewa, kada su amince da Dr. Rabiu Musa Kwankwaso inda yace yana zargin zai je jam’iyyar ne dan yawa Tinubu aiki.

Ya bayyana cewa shi ko fadan Kwankwaso da Abba yana ganin shiri ne kawai.

Jaridar Thisday tace ana tattaunawa tsakanin Kwankwaso da jam’iyyar ADC inda yake shirin komawa can yayin da Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ke shirin komawa APC.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Bayan da Sheikh Dr. Ahmad Gumi yace aje Idi kuma aje Sallar Juma'a, tsohon Bidiyon Dr. Idris Dutsen Tanshi ya bayyana inda shi kuma yace idan mutum yayi Idi ba lallai sai yayi Juma'a ko Azahar ba

Hakanan shima a jawabinsa, Kwankwaso yace akwai jam’iyyar da suke tattaunawa da ita yake son komawa amma kuma yana son a bashi takarar shugaban kasa ko ta mataimakin shugaban kasa.

j

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *