Thursday, March 26
Shadow

Da Duminsa: Bayan Khàryn data kai Sokoto, Hankalin kasar Amurka ya koma Jihar Borno, har ta aika jirgin sama

Rahotanni sun bayyana cewa, kasar Amurka bayan Khàryn data kai jihar Sokoto, ta kuma aika jirgin leken Asiri zuwa jihar Borno.

Me saka ido akan harkar tsaro da tafiye-tafiyen Jiragen sama na tsaro, Brant Philip ne ya bayyana hakan inda yace an samu rahotannin cewa kasar, Amurkar ta aika jirgin leken asiri zuwa Dajin Sambisa dake jihar Borno.

Yace sunan jirgin da Amurkar ta aika jihar Borno, Gulfstream V,.

Ga abinda ya wallafa da turanci kamar haka:

The United States resumed ISR operations today on *** in the Sambisa forest, Borno State in northeast Nigeria, after a pause of one day following the strikes in Sokoto State,” Philip wrote on X (formerly Twitter).

Karanta Wannan  Bidiyo: Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya samu tarba me kyau a Karamar hukumar Chukun inda ya kai tallar ADC

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *