Friday, December 5
Shadow

Da Duminsa: Dalibai 50 wadanda aka yi Ghàrkùwà dasu a jihar Naija sun tsere daga hannun Tshàgyèràn Dhàjì >>Inji Kungiyar Kiristoci ta CAN

Rahotanni daga jihar Naija na cewa akalla Dalibai 50 daga cikin wadanda aka sace daga makarantar St. Mary sun tsere daga hannun ‘yan Bindigar da suka sacesu.

Shugaban kungiyar CAN ta jihar Naija, Bulus Dauwa Yohanna ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Lahadi, yace Daliban sun kubuta ne ranar Juma’a zuwa Asabar kuma an sadasu da iyayensu.

Karanta Wannan  Ku kara Hakuri, an kusa shan jar miya>>Shugaba Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *