Wednesday, April 29
Shadow

Da Duminsa:Gwamnatin Tarayya ta bada Hutun Sallah

Rahotanni sun bayyana cewa, Gwamnatin Tarayya ta bayar da hutun karamar Sallah wadda ake tsammanin yi ranar Alhamis ko Juma’a.

Gwamnatin tace ta bayar da ranekun 19 da 20 ga watan Maris a matsayin ranekun hutun sallar, watau Alhamis da Juma’a.

Hakan ya fito ne daga ma’aikatar harkokin ciin gida.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Budurwarka idan kana son Mallaketa kada wani ya kwace ta to ka rika bata kyautar akalla Naira Dubu 10 duk sati>>Inji malam Abdulrahman Umar Sautussunnah

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *