Thursday, December 11
Shadow

Da Duminsa: ECOWAS ta saka dokar ta baci a Afrika ta yamma saboda yawaitar Jhuyin mulki

Rahotanni sun bayyana cewa, Kungiyar Hadin kan kasashen Afrika ta yamma, ECOWAS ta saka dokar ta baci saboda yawaitar juyin mulki a kasashen Yankin

Shugaban kungiyar, Omar Touray ne ya bayyana hakan a taron kungiyar da aka yi a babban birnin tarayya Abuja.

A kwanakin bayane sojojin kasar Guinea Bissau suka yi juyin mulki hakanan sojojin kasar Benin Republic suma sun yi yunkurin Jhuyin mulkin duk da bai sau nasara ba

Karanta Wannan  Yayin da aka yi sati 3 ba'a ga shugaba Tinubu ba, 'yan Najeriya sun shiga damuwa inda suka tambayar ina shugaban kasar ya shiga ne lafiya kuwa?

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *