Tuesday, March 17
Shadow

Da Duminsa: Ji Abinda Dan shugaba kasa, Seyi Tinubu yace bayan da shugaban kungiyar daliban Najeriya yace yasa an masa dukan kawo wuka saoda yaki goyon bayan Tinubu

A yaune aka tashi da labarin shugaban kungiyar Dalibai ta kasa, Comrade Atiku Abubakar Isah inda ya zargi dan shugaban kasa, Seyi Tinubu da daukar nauyin ‘yan daba suka dakeshi.

Yace an masa wannan cin zarafine saboda yace ba zai goyi bayan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ba.

Saidai a martaninsa, Dan shugaban kasar, Seyi Tinubu yace wannan zargi ba gaskiya bane.

A sakon da ya fitar ta shafinsa na Instagram, Seyi Tinubu yace shi baima taba haduwa da shugaban kungiyar dalibanba.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Dan gidan tsohon shugaban kasa, IBB Muhammad Babangida yace ba gaskiya bane cewa wai yaki amincewa da mukamin da shugaba Tinubu ya bashi, yace ya amince

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *