Thursday, April 2
Shadow

Da Duminsa: Kotu ta tasa keyar tsohon Ministan Kwadago, Chris Ngige zuwa gidan yarin Kuje

Rahotanni daga Abuja na cewa kotu ta tasa keyar tsohon Ministan Kwadago, Chris Ngige zuwa gidan yarin kuje saboda zargin bayar da kwangiloli da suka kai na Naira N2,261,722,535.84 ba bisa ka’ida ba.

An zargeshi da aikata laifuka 8 amma duk ya ki amsa laifinsa.

Kotun tace a ajiyeshi a gidan yarin kuje kamin nan da ranar 14 ga watan Disamba sanda za’a a saurari bukatar neman belinsa.

Karanta Wannan  Kotu ta hana tsohon Gwamnan jihar Kogi, Yahya Bello Fasfo dinsa inda yace yana son ya je kasar waje a duba lafiyarsa, Saidai kotun tace bai bayar da hujjar cewa Likitocin Najeriya ba zasu iya magance rashin lafiyar tashi ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *