Thursday, July 16
Shadow

Kalli Bidiyon: Yanda ake bugawa tsohon IGP Muhammad Adamu rigunan yakin neman zabe

An ga wajan da ake bugawa tsohon shugaban ‘yansandan Najeriya, IGP Muhammad Adamu rigunan yakin neman zabe.

Ya dai fito takarar neman gwamnan jihar Nasarawa ne.

Bidiyon ya dauki hankula musamman lura da yawan kudaden da aka kashe a wajan.

https://twitter.com/i/status/2030066609235099754
Karanta Wannan  Kalli Hotunan Ministan harkokin kasashen waje, Yusuf Tuggar da sojojin Najeriya 11 da kasar Burkina Faso ta tsare inda ya tabbatar da an sakesu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *