Monday, January 12
Shadow

Da Duminsa: Kwanaki kadan bayan da ya saka Najeriya cikin kasashen daya haramtawa shiga Amurka, Shugaba Donald Trump ya kuma ce Jakadan Amurka a Najeriya ya koma gida

Shugaban Amurka, Donald Trump ya kira jakadan Amurka a Najeriya, Richard Mills da cewa ya koma gida.

Ba Najeriya ne kadai ba, hadda ma kasashen Burundi, Cameroon, Côte d’Ivoire, Senegal, and Uganda, among those removed. Other regions affected include the Asia-Pacific, Europe, the Middle East, South Asia, da the Western Hemisphere duk Amurkar tace jakadun ta dake wadannan kasashe duk su koma gida.

Hakan a cewar kasar Amurka tsari ne na Gwamnati da aka saba yi a kowace gwamnati dake mulki.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: A karin farko tun bayan da ta yi aure, Rahama Sadau ta fito bainar jama'a

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *