Sunday, August 9
Shadow

Da Duminsa: Kwanaki kadan bayan da ya saka Najeriya cikin kasashen daya haramtawa shiga Amurka, Shugaba Donald Trump ya kuma ce Jakadan Amurka a Najeriya ya koma gida

Shugaban Amurka, Donald Trump ya kira jakadan Amurka a Najeriya, Richard Mills da cewa ya koma gida.

Ba Najeriya ne kadai ba, hadda ma kasashen Burundi, Cameroon, Côte d’Ivoire, Senegal, and Uganda, among those removed. Other regions affected include the Asia-Pacific, Europe, the Middle East, South Asia, da the Western Hemisphere duk Amurkar tace jakadun ta dake wadannan kasashe duk su koma gida.

Hakan a cewar kasar Amurka tsari ne na Gwamnati da aka saba yi a kowace gwamnati dake mulki.

Karanta Wannan  Zan jagiranci Zanga-zanga wadda zamu kori duk wani dan majalisa daga gidansa ya koma majalisar da zama, ko dai su sanya shugaban kasa ya magance matsalar tsaro ko kuma idan ba zai iya ba su tsigeshi>>Inji IG Wala

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *