Thursday, March 5
Shadow

Da Duminsa: Majalisar Tarayyar Najeriya ta nemi a canja tsarin mulki da zai baiwa shugaban kasa damar yin zango daya na shekaru 6

Wasu ‘yan majalisar wakilai sun nemi cewa, a canja tsarin mulkin Najeriya da zai baiwa shugaban kasa damar yin mulki na shekaru 6 wa’di daya.

Sannan sun nemi a rika yin karba-karbar mulki tsakanin yankuna 6 da ake dasu a kasarnan.

Dan majalisar daga jihar Imo, Ikenga Ugochinyere ne ya bayyana hakan inda yace idan shugaban kasa, Gwamnoni suka rika yin wa’adi daya na shekaru 6 kawao, za’a samu saukin kashe kudi da kuma yin aiki me kyau.

Karanta Wannan  Tsohon Shugaban kasa Buhari ya taya Tinubu murnar cika shekara daya akan mulki inda yace 'yan Najeriya su bashi goyon baya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *