Friday, July 17
Shadow

Da Duminsa: Rashin Lafiyace tasa Shugaba Tinubu ya tafi Turai>>Inji Sowore

Mawallafin jaridar Sahara reporters, Omoyele Sowore yayi zargin cewa, Rashin Lafiya ce tasa aka fitar da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zuwa Turai.

Hakanan yayi zargin cewa, kakakin majalisar Dattijai, Godswill Akpabio shima bashi da lafiya.

Yace bai kamata ace su rika tatsar kudin Najeriya ba suna kula da lafiyarsu.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon abin ban mamaki: Wata tsohuwar malamar Jinya(NURSE) tace sukan canjawa mata jarirai bayan sun haihu, wani lokacin ma sukan dauke Jariri su ajiye ma me jego Mattaccen Jariri, su sayar da natan

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *