Tuesday, May 19
Shadow

Da Duminsa: Shugaba Tinubu ne zai karbi Gawar Buhari a filin jirgin Katsina

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Rahotanni sun tabbatar da cewa, shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ne zai karbi gawar tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari a filin jirgin Katsina idan ta karaso daga landan.

A yanzu haka dai ana dakon jiran gawar tsohon shugaban kasar inda manyan mutane suka hallara dan halartar jana’izar tasa.

Karanta Wannan  Usman da Umar (AS) zasu iya canja hukuncin da Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) yayi kuma hakan yayi daidai>>Inji Sheikh Dr. Ahmad Gumi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *