Friday, January 23
Shadow

Da Duminsa: Wutar Lantarkin Najeriya ta lalace, ‘Yan Najeriya sun tsunduma a duhu

rahotanni sun bayyana cewa, wutar lantarkin Najeriya ta lalace a yau, Litinin.

Wutar ta lalacene da misalin karfe 3 na rana wanda hakan ya jefa Miliyoyin ‘yan Najeriya a cikin Duhu.

Rahotanni jaridar Punchng yace duka tashoshin wutar lantarkin 22 da ake dasu a Najeriya basu da wutar lantarki.

Karanta Wannan  Wani ya koka da cewa a lokacin Christopher Musa na shugaban sojojin Najeriya, sau 3 ana Jèfà Bàmà-Bàmàì akan Musulmai wanda basu ji ba basu gani ba da sunan kuskure

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *