Friday, May 23
Shadow

Da Duminsa: Wutar lantarkin Najeriya ta sake lalacewa

Rahotanni da hutudole ke samu na cewa wutar lantarkin Najeriya ta sake lalacewa.

Wannan na zuwane kwanaki kadan bayan da wutar Arewa ta lalace aka kai sati 2 a cikin duhu.

A wannan shekarar dai akalla wutar Najeriya ta samu matsala har sau 8

Karanta Wannan  Fadar shugaban kasa zata saka Solar saboda tsadar kudin Wutar Lantarki da rashin tabbas na wutar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *