Saturday, December 13
Shadow

Da Duminsa: Wutar lantarkin Najeriya ta sake lalacewa

Rahotanni da hutudole ke samu na cewa wutar lantarkin Najeriya ta sake lalacewa.

Wannan na zuwane kwanaki kadan bayan da wutar Arewa ta lalace aka kai sati 2 a cikin duhu.

A wannan shekarar dai akalla wutar Najeriya ta samu matsala har sau 8

Karanta Wannan  Ko dai a biya mana bukatunmu nan da kwanaki 7 ko mu tsunduma yajin aiki>>Inji Kungiyar Kwadago

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *