Tuesday, April 14
Shadow

Da Duminsa: Wutar lantarkin Najeriya ta sake lalacewa

Rahotanni da hutudole ke samu na cewa wutar lantarkin Najeriya ta sake lalacewa.

Wannan na zuwane kwanaki kadan bayan da wutar Arewa ta lalace aka kai sati 2 a cikin duhu.

A wannan shekarar dai akalla wutar Najeriya ta samu matsala har sau 8

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Babu inda aka ce sai mace ta yi Wanke-Wanke a gidan mijinta, Kuma ba zai yiyu ka dauko ni daga gidan mu ina cin Pizza ba kace sai na ci tuwon dawa ba>>Inji Maryam Labarina

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *