Monday, June 2
Shadow

Da Duminsa: ‘Yansanda a jihar Naija sun yi harbi dan hana masu zàngà-zàngà tare babbar hanya

Rahotanni sun ce ‘yansanda sun yi harbi a iska a Tunga dake babbar birnin Jihar Naija watau Minna dan hana masu zanga-zanga tare babbar hanya.

Da farko dai ‘yansandan sun fara watsawa masu zanga-zangar barkonon tsohuwa ne saidai daga baya masu zanga-zangar sun sake taruwa a waje daya.

Rahoton yace jami’an tsaro da suka hada da sojoji, ‘yansanda da sauransu sun cire duwatsu akan titi da matsa suka sa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Wata Sabuwa ana rade-radin wani babban dan siyasar Najeriya dan luwadi ne, ya mayar da martani

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *