Friday, March 14
Shadow

Da Duminsa: ‘Yansanda a jihar Naija sun yi harbi dan hana masu zàngà-zàngà tare babbar hanya

Rahotanni sun ce ‘yansanda sun yi harbi a iska a Tunga dake babbar birnin Jihar Naija watau Minna dan hana masu zanga-zanga tare babbar hanya.

Da farko dai ‘yansandan sun fara watsawa masu zanga-zangar barkonon tsohuwa ne saidai daga baya masu zanga-zangar sun sake taruwa a waje daya.

Rahoton yace jami’an tsaro da suka hada da sojoji, ‘yansanda da sauransu sun cire duwatsu akan titi da matsa suka sa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda Sanata Natasha Akpoti ta kunyata kakakin majalisar dattijai Sanata Godswill Akpabio a yayin zaman majalisar a yau, Laraba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *