Friday, December 26
Shadow

Da Duminsa: Zàngà-zàngà ta barke a kasar Ìràn inda ‘yan kasar ke neman ta mayarwa da Israyla martani me zafi kan kìsàn da tawa manyan mutanen kasar

Rahotanni daga kasar Iran na cewa, Zanga-zanga ta barke inda mutanen kasar ke neman kasar tasu ta mayar da martani me zafi kan kasar Israyla.

Bidiyo sun bayyana inda aka nuna Iraniyawa maza da mata na kuka suna dauke da hotunan mutanen da aka kashe a kasar.

Masana kimiyyar Nòkìlìyà da manyan sojojin kasar da yawa ne aka kashe.

Lamarin ya zo da ba zata inda kasar iran din bata tabuka wani kokari na kare harin da aka afka mata ba.

Karanta Wannan  Daga Karshe Fasihin Yaron Nan Khalipha Aminu Ya Gana da Farfesa Isa Ali Pantami

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *