Friday, February 13
Shadow

Da Duminsa:Wutar Lantarkin Najeriya ta samu Tangarda inda hakan ya jefa kasar cikin Duhu

Rahotanni sun bayyana cewa, Wutar lantarkin Najeriya ta samu matsala.

Hakan na zuwane a karo na 2 a shekarar 2026.

Lamarin ya farune da misalin karfe 12:46 na ranar Juma’a 23 ga watan Janairu.

A shekarar data gabata, wutar Lantarkin Najeriyar ta samu tangarda sau 6

Karanta Wannan  Wata Sabuwa: Abin Sheikh Maqari ya fara yawa, yanzu ya wuce cewa Hadisai na taba mutuncin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) Ya fara cewa Har ayoyin Qur'ani na taba janabin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam)>>Inji Sheikh Lawal Triumph

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *