Saturday, July 18
Shadow

Kalli Bidiyon: Ni fa tsohon dan fashi da makami ne, Amma Jesus ya zo da mala’iku 7 tare dashi, yace ya yafe min Zunubaina sannan ya shiryeni>>Inji Rev. Ezekiel Dachomo

Shahararren fasto dake yawan sukar Musulunci da musulmai, Rev. Ezekiel Dachomo ya bayyana cewa, a baya shi tsohon dan fashi da makami ne.

Yace a shekarar 1980 sun taba zuwa suka yi fashi a wani banki a jos.

Yace amma Jesus ya sameshi da mala’iku 7 yace ya yafe masa zunubansa sannan kuma ya shiryeshi.

Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi a kwanakin baya wadda ta dauki hankula sosai.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Yanda 'yan kasar Algeria ke ta murnar kaiwa ga Quarter finals, sun ce Sun gama da Dr. Congo saura Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *