Wednesday, April 8
Shadow

Da In zama Musulmi gara in koma mara addini>>Inji Wannan mutumin

Wannan mutumin me suna Chief Njoku ya bayyana cewa da ya zama Musulmi gara ya zama marar addini.

Ya bayyana hakane a shafinsa na X bayan da Trump yace zai kawo Khari Najeriya.

https://twitter.com/NemeremNjoku/status/1985708217599459781?t=pJ_CSXusNh-hCAKVG8mv1w&s=19

Saidai duk da haka wasu sun rika masa Addu’ar shiriya.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo da hotuna yanda dan shugaban kasa, Seyi Tinubu ya kai ziyara masallacin Sultan Bello Kaduna ya gana da Sheikh Gumi kuma ya raba abincin shan ruwa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *