Friday, January 16
Shadow

Da In zama Musulmi gara in koma mara addini>>Inji Wannan mutumin

Wannan mutumin me suna Chief Njoku ya bayyana cewa da ya zama Musulmi gara ya zama marar addini.

Ya bayyana hakane a shafinsa na X bayan da Trump yace zai kawo Khari Najeriya.

https://twitter.com/NemeremNjoku/status/1985708217599459781?t=pJ_CSXusNh-hCAKVG8mv1w&s=19

Saidai duk da haka wasu sun rika masa Addu’ar shiriya.

Karanta Wannan  Hotuna: Tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya dawo Najeriya bayan hutun tsawon lokaci a Landan

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *