
Wani dan Arewa ya karyata Hukumar sojojin Najeriya bayan da suka yi ikirarin kubutar da dan uwansa daga mutanen daji.
Hukumar sojojin Najeriya ta sanar da kubutar da wasu mutane daga daji inda ta wallafa hotunansu a shafinta na sada zumunta.
Saidai matashin me suna Abdullahi Kamba ya hangi dan uwansa cikin wadanda aka ce an kubutar inda yace wallahi karyane.
Ya bayyana cewa sai da suka bayar da kudin fansa hadda mashin.