Wednesday, April 8
Shadow

Dangote ya baiwa David Bird shugabancin matatar mansa

Matatar man Dangote ta nada David Bird mukamin CEO wanda zai jagoranci gudanarwar matatar.

S&P Global ne suka ruwaito hakan inda suka ce David Bird zai fara aiki a Watan Yuli.

Rahotanni sun ce David Bird Kwararren Injiniya ne wanda yayi aiki da kamfanin Shell na tsawon kusan shekaru 20.

Saidai har yanzu Dangote zai ci gaba da zama a matsayin mamallakin matatar man.

Karanta Wannan  Yanzu-Yanzu: Yanzu muke samun Labarin Tsohon Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai ya karbi Katin jam iyyar PDP a mazabarsa dake unguwar Sarki Kaduna

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *