Thursday, February 26
Shadow

Dodar Ta tabbata, Kowa ya shaida mulkin Adalci na Shugaba Tinubu dan haka 2027 zai zarce>>Ganduje

Shugaban jam’iyyar APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa Mulkin Adalci na shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yasa ‘yan jam’iyyar PDP ke ta komawa APC.

Ya bayyana hakane a Asaba, babban birnin jihar Delta yayin karbar gwamnan jihar, Sheriff Oborevwori da ya koma APC.

Ganduje yace cin zaben 2027 ya tabbata ga Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.

Ya kuma ce akwai karin gwamnonin PDP da zasu koma APC.

Karanta Wannan  Ji yanda aka kama Wata Babbar mace me danwake data yiwa Almajiri me shekaru 14 fyàdè a jihar Bauchi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *