Monday, April 6
Shadow

Duk da yawan Gwamnonin da ka tara ba zaka kai labari ba a 2027>>Kwankwaso ya gayawa Shugaba Tinubu

Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyanawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu cewa, duk da yawan Gwamnonin da ya tara, ba zai yi nasara ba a zaben shekarar 2027 me zuwa.

Ya bayyana hakane a wajan taron da aka yi a gidansa dake Kano.

Kwankwaso yace ba tara Gwamnoni tsaffi ko sabbi da Ministoci bane nasara, yace nasara itace a farantawa Talaka.

Karanta Wannan  Ina Mai Godewa Allah Da Ba Na Cikin Wadanda Za A Tambaya Kan Wannan Màsifàr Da Gwamnatin Tinubu Ta Jefa Al'ummar Nijeriya A Ciiki, Cewar El-Rufa'i

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *