Monday, April 27
Shadow

Fararoma yayi kiran a yi Sulhu a Gaza

Babban Limamin Kirista, Fafaroma Francis ya nemi a yi sulhu a yakin da ake tsakanin kungiyar Hamas da Israela.

Yayi wannan kirane a yayin da ake bukukuwan Easter.

Yawan wanda aka kashe a Falasdin ya haura mutane dubu 50 ciki hadda mata da kananan yara.

Fafaroma ya kuma bayyana a karin farko tun bayan da yayi doguwar rashin lafiya a bainar jama’a.

Hakanan Mataimakin shugaban kasar Amurka, J.D Vance ya halarci fadar Fafaroman yayin da ake bukukuwan Easter.

Karanta Wannan  Shugaban kasar Mozambique ya yiwa 'yan kwallon kasarsa Alkawarin Naira Miliyan 11.3 kowanensu idan suka yi nasara akan Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *