Tuesday, May 19
Shadow

Godswill Akpabio ya maka Sanata Natasha Akpoti kara a kotu inda yake neman ta Biyashi diyyar Naira Biliyan 200 saboda bata masa suna

Kakakin majalisar Dattijai, Sanata Godswill Akpabio ya maka sanata Natasha Akpoti a kotu inda yace yana neman ta biyashi diyyar Naira Biliyan 200 saboda bata masa suna.

Akpabio yace Natasha ta mai karyar cewa ya nemi yin lalata da ita wanda hakan ya bata masa suna sosai an rika masa dariya da wulakanci.

Yace dan haka yana neman kotu ta tursasa Sanata Natasha Akpoti ta janye wannan zargi da take masa sannan ta goge duk wani abu me alaka da wannan zargi data wallafa a kafafen sada zumunta sannan kuma ta fito ta bashi hakuri.

Karanta Wannan  Kimanin Mabiya Shi'a Guda Dari Ne Suke Tsare A Hannun Jami'an 'Yan Sandan Abuja Bisa Zargin Su Da Kashe Jami'an Tsaro A Yayin Tattakin Arba'in Da Suka Gudanar A Abuja A Makon Da Ya Gabata

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *