Saturday, December 13
Shadow

Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya bayyana dalilin da yasa yayi sulhu da ‘yan Bìndìgà

Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya bayyana dalilin da yasa yayi sulhu da ‘yan Bindiga a jiharsa.

Gwamnan ya bayyana hakanne a hirar da BBChausa ta yi dashi.

Ya bayyana cewa, yayi sulhu da ‘yan Bindigar ne saboda ko da mutum daya aka kashe sai Allah ya tambayeshi.

Ya kara da cewa, Basu baiwa ‘yan Bindigar ko sisi ba sannan kuma sun saki wadanda suka yi garkuwa dasu.

Yace harkar kasuwanci da noma na ci gaba da habaka tun bayan lamarin.

Karanta Wannan  Wani Malamin Addinin Islama daga kasar Yarbawa ya dauki hankula bayan da yace wai idan ka gayawa Saniya cewa Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ya yi Wafati zaka ga Bàlà'i, ba zaka koma gida Lafiya ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *