Friday, December 5
Shadow

Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya bayyana dalilin da yasa yayi sulhu da ‘yan Bìndìgà

Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya bayyana dalilin da yasa yayi sulhu da ‘yan Bindiga a jiharsa.

Gwamnan ya bayyana hakanne a hirar da BBChausa ta yi dashi.

Ya bayyana cewa, yayi sulhu da ‘yan Bindigar ne saboda ko da mutum daya aka kashe sai Allah ya tambayeshi.

Ya kara da cewa, Basu baiwa ‘yan Bindigar ko sisi ba sannan kuma sun saki wadanda suka yi garkuwa dasu.

Yace harkar kasuwanci da noma na ci gaba da habaka tun bayan lamarin.

Karanta Wannan  Doka ta bayar da dama idan Gwamnati ta gaza, 'yan Najeriya zasu iya neman taimakon kasashen Duniya game da harkar tsaro>>Inji Tsohon Shugaban kasa, Obasanjo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *