Friday, June 20
Shadow

Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya bayyana dalilin da yasa yayi sulhu da ‘yan Bìndìgà

Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya bayyana dalilin da yasa yayi sulhu da ‘yan Bindiga a jiharsa.

Gwamnan ya bayyana hakanne a hirar da BBChausa ta yi dashi.

Ya bayyana cewa, yayi sulhu da ‘yan Bindigar ne saboda ko da mutum daya aka kashe sai Allah ya tambayeshi.

Ya kara da cewa, Basu baiwa ‘yan Bindigar ko sisi ba sannan kuma sun saki wadanda suka yi garkuwa dasu.

Yace harkar kasuwanci da noma na ci gaba da habaka tun bayan lamarin.

Karanta Wannan  Sanata Natasha Akpoti ta kasa kawo hujjar cewa na nemeta da lalata shiyasa ta fara bani Hakuri, kumama inda zaku san sharri ne irin nasu na mata ta kulla min, bayan tace ne nemeta da lalata ta bini min je taruka da yawa har kasashen waje kuma har hotunan Selfie ta rika dauka dani>>Sanata Godswill Akpabio

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *