Saturday, December 13
Shadow

Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Yace Ya Bada Umarnin Gyaran Dukkanin Hanyoyin Jihar Kano

Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Yace Ya Bada Umarnin Gyaran Dukkanin Hanyoyin Jihar Kano

Sakamakon karatowar lokacin damuna a yanzu haka gwamnan jihar Kano ya bayar da umarni ga hukumar dake kula da titunan jihar Kano akan a tabbata duk wani titi daya samu fashewa ko zaizayewa a cikin birnin Kano a tabbatar an gyara shi domin samun nutsuwa ga masu ababen hawa.

Wannan umarni da gwamnan ya bayar tuni ya fara aiki domin kuwa tuni hukumar ta KARMA ta fara aikin gyare-gyaren titunan da suka samu matsala.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Majalisar Jihar Kaduna ta bukaci a kama da hukunta tsohon gwamnan jihar, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai saboda zargin lalata kudin jihar har Naira Biliyan 423

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *