Saturday, April 11
Shadow

HABU DAN DAMISA: Matashin Da Ya Yi Kàurin Sunà A Harkaŕ Daba A Yankin Tudun Wada Da Kewaye A Jihar Kaduna Ya Gamu Da Ajalinsa

HABU DAN DAMISA: Matashin Da Ya Yi Kàurin Sunà A Harkaŕ Daba A Yankin Tudun Wada Da Kewaye A Jihar Kaduna Ya Gamu Da Ajalinsa.

Saidai mutuwarsa ta raba hankulan jama’a, inda wasu ke jimami wasu kuma na mùrñà, duba da yadda ya aďdabi jama’à.

Ko a wani bidiyo da aka nuno kusan yara ne zalla suka yi jana’izarsa.

Karanta Wannan  Ba sai an je da yawa ba, Shekaru 4 sun isheni in gyara Najeriya idan aka zabeni shugaban kasa>>Inji Peter Obi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *