Sunday, August 9
Shadow

HABU DAN DAMISA: Matashin Da Ya Yi Kàurin Sunà A Harkaŕ Daba A Yankin Tudun Wada Da Kewaye A Jihar Kaduna Ya Gamu Da Ajalinsa

HABU DAN DAMISA: Matashin Da Ya Yi Kàurin Sunà A Harkaŕ Daba A Yankin Tudun Wada Da Kewaye A Jihar Kaduna Ya Gamu Da Ajalinsa.

Saidai mutuwarsa ta raba hankulan jama’a, inda wasu ke jimami wasu kuma na mùrñà, duba da yadda ya aďdabi jama’à.

Ko a wani bidiyo da aka nuno kusan yara ne zalla suka yi jana’izarsa.

Karanta Wannan  Ban ji dadin Hukuncin daurin rai da rai da aka yankewa Nnamdy Khanu ba, ba hakan ne mafita ba>>Inji Peter Obi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *