Friday, December 26
Shadow

Har Gida Shugaban Kasar Libiya Ya Ziyarci Daliba ‘Yar Asalin Kasarsa, Bayan Ta Zo Na Daya A Gasar Adabin Larabci Na Duniya Domin Karrama Ta

ALLAH DAYA GARI BANBAM: Har Gida Shugaban Kasar Libiya Ya Ziyarci Daliba ‘Yar Asalin Kasarsa, Bayan Ta Zo Na Daya A Gasar Adabin Larabci Na Duniya Domin Karrama Ta

Da yake kasar tana da kishin dalibanta, shugaban kasa Abdul Hanid da kansa ya kaiwa dalibar mai suna Nadia ziyara har gida don karrama ta.

Wannan labari na dauke da darasi mai yawa game sa shugabanninmu na Nijeriya.

Karanta Wannan  Gwamnan jihar Kebbi ya dakatar da hadiminsa saboda yace jihar ta Kebbi na kan gaba wajan yawan 'yan Lùwàdì da Màdìgò

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *