Friday, January 16
Shadow

Har Gida Shugaban Kasar Libiya Ya Ziyarci Daliba ‘Yar Asalin Kasarsa, Bayan Ta Zo Na Daya A Gasar Adabin Larabci Na Duniya Domin Karrama Ta

ALLAH DAYA GARI BANBAM: Har Gida Shugaban Kasar Libiya Ya Ziyarci Daliba ‘Yar Asalin Kasarsa, Bayan Ta Zo Na Daya A Gasar Adabin Larabci Na Duniya Domin Karrama Ta

Da yake kasar tana da kishin dalibanta, shugaban kasa Abdul Hanid da kansa ya kaiwa dalibar mai suna Nadia ziyara har gida don karrama ta.

Wannan labari na dauke da darasi mai yawa game sa shugabanninmu na Nijeriya.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Malam Nata'ala yayi mummunan Qarshe saboda yaqi wa'aztuwa ya Rasu yana Fim, dan haka ina fatan Allah ya Azabtar dashi>>Inji Matashin Ustazu Haruna Adam Bauchi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *