Tuesday, May 19
Shadow

Hotuna: Mataimakin Shugaban kasa, Kashim Shettima ya jewa Matar Buhari gaisuwa

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya jewa matar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, A’isha da iyalanta gaisuwa.

Hakan ya faru ne bayan da ya isa kasar Ingila inda suka je dakko gawar Tsohon shugaban kasar.

Karanta Wannan  Da Duminsu: Shugaba Tinubu ya dawo gida Najeriya daga kasar Brazil

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *