Sunday, May 10
Shadow

Hotuna:Kalli yanda Rahama Sadau ta kaiwa Halima Atete ziyara

Tauraruwar Fina-finan Hausa,Rahama Sadau ta kaowa tsohuwar abokiyar aikinta, Halima Atete ziyara a gidan mijinta a Maiduguri.

Rahama ta saka hotunan da suka dauka tare a shafin ta na sada zumunta.

Karanta Wannan  Gwamnatin Kaduna Ta Baiwa Yara Masu Zanga-Źanga Da Kotu Ta Sako Kyautar Wayoyi Da Kuma Naira Dubu Dari Kowannensu, Daga Bisani Kuma Ta Taru Gidajensu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *