Wednesday, March 18
Shadow

Hotunan Al-Hikma Kafin Alaka Da ‘Yan Fim Da Kuma Bayan Alakarsa Da Su

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Wadannan Hotunan Al-Hikma ne Kafin Alaka Da ‘Yan Fim Da Kuma Bayan Alakarsa Da Su

Al-Hikima dai ya fara caccakar ‘yan Fim ne inda yake cewa kada ‘yan siyasa su yadda dasu wajan tallatasu.

Yace ”Yañ Fim Sùn Gama Tatikè Yahayà Beĺlo Da Sunan Tallata Shi Ya Zama Shugaban Kasa, Sai Gashi Sun Gudu Sun Baŕ Shì Da Hukumar EFCC”

Tuni dai wasu ‘yan Fim suka fara mayar masa da martani.

Karanta Wannan  Babu Dan Arewa da ya isa ya zama shugaban kasa a 2027 sai 2031 bayan Tinubu ya gama saboda Buhari ma sau biyu yayi mulki>>Inji Wike

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *