Saturday, December 13
Shadow

Hotunan Al-Hikma Kafin Alaka Da ‘Yan Fim Da Kuma Bayan Alakarsa Da Su

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Wadannan Hotunan Al-Hikma ne Kafin Alaka Da ‘Yan Fim Da Kuma Bayan Alakarsa Da Su

Al-Hikima dai ya fara caccakar ‘yan Fim ne inda yake cewa kada ‘yan siyasa su yadda dasu wajan tallatasu.

Yace ”Yañ Fim Sùn Gama Tatikè Yahayà Beĺlo Da Sunan Tallata Shi Ya Zama Shugaban Kasa, Sai Gashi Sun Gudu Sun Baŕ Shì Da Hukumar EFCC”

Tuni dai wasu ‘yan Fim suka fara mayar masa da martani.

Karanta Wannan  Munafurci Dodo: Rikici ya barke tsakanin Wike da Gwamna Makinde na jihar Oyo wanda sune suka hadewa Atiku kai suka ce ba zasu goyi bayanshi ba a zaben 2023

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *