Friday, July 17
Shadow

Hukumar Hizbah Ta Jihar Kano Ta Haramta Sauraron Wakar Hamisu Breaker Mai Suna ‘Amanata’ inda tace Zìnà wayar ke nunawa dan haka Haramunne sauraronta

Hukumar Hizbah Ta Jihar Kano Ta Haramta Sauraron Wakar Hamisu Breaker Mai Suna ‘Amanata’

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta yi kira ga matasa da su ƙauracewa sauraron waƙar Amanata ta Hamisu Breaker, tana mai cewar wannan waƙar haramun ce baki ɗaya.

Mataimakiyar Babban Kwamandan Hisbah a ɓangaren Mata Dakta Khadija Sagir Sulaiman ce ta bayyana hakan, ta ce, waƙar ta fito ƙarara tana nuna źìña daga yadda mata suke hawa suna irin wani lanƙwashe-lanƙwashe da karya murya.

Karanta Wannan  Abin mamaki ne yayin da Miliyoyin 'yan Najeriya ke cikin matsananciyar yunwa amma Shugaba Tinubu ya ware Naira Biliyan 712 dan gyaran filin jirgin sama>>Inji Peter Obi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *