Friday, January 23
Shadow

Hukumar Sojojin Najeriya ta bukaci mutanen Sokoto su dawo da baraguzan BòmàBòmàn da kasar Amurka ta jefa

Hukumar sojojin Najeriya ta bukaci mutanen jihar Sokoto da su dawo da baraguzan bama-bamai wanda kasar Amurka ta Jefa.

Rahotanni sun ce wasu ‘yan gwangwan sun kwashe baraguzan bama-baman da Amurka ta jefa a jihar.

Saidai hukumar sojojin Najeriya tace mutane su dawo da wannan baraguzan Bama-baman dan akwai ma wanda basu tashi ba dan kada su cutar da mutane.

Hukumar sojojin ta nemi hakanne ta bakin kakakin hukumar a yayin da yake ganawa da manema labarai.

https://twitter.com/i/status/2007010725420741018
Karanta Wannan  WATA SABUWA: Sarki Alhaji Aminu Ado Bayero, ya umarci hakimai a jihar Kano da su shigo cikin birnin na Kano domin fara shirin hawan sallah babba.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *