Tuesday, May 19
Shadow

Idan kuka zabeni shugaban kasa, a cikin wata daya zan magance rashawa da cin hanci idan kuma na kasa yin hakan zan sauka>>Inji Rotimi Amaechi

Tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi ya bayyana cewa, idan ya zama shugaban kasa, zai magance matsalar rashawa da cin hanci a cikin wata daya.

Yace amma ida ya kasa, zai sauka daga shugabancin.

Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi a X.

Ya kara da cewa, kuma zai canja kundin tsarin mulkin Najeriya.

Sannan yace yasan ta inda zai wa Tinubu illa ya ci zabe idan aka zabeshi a matsayin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC

Karanta Wannan  WATA SABUWA: Bayan sarki Sunusi na II ya isa ƙasar Saudiyya tare tawagar gwamnan Kano yanzu haka kuma sarki Aminu Ado Bayero ya kama hanyar Saudiyya domin cika wasiyyar Marigayi Alh. Aminu Dantata na cewa idan ya rasu shine zai masa Sallah

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *