Tuesday, May 19
Shadow

Ina Da Yakinin Cewa Babu Wani Dan Nijeriya Da Ya Zabi Tinubu A 2023 Da Yanzu Yake Nadamar Zabarsa, Inji Ibrahim Masari

Ina Da Yakinin Cewa Babu Wani Dan Nijeriya Da Ya Zabi Tinubu A 2023 Da Yanzu Yake Nadamar Zabarsa, Inji Ibrahim Masari

Masari shine mai baiwa shugaban kasa shawara kan harkokin siyasa.

Me za ku ce? Ko kai ma kana daga cikin wadanda ba su yi nadamar zabar Tinubu ba?

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda Gwamna Abba Kabir Yusuf ya fito ya gaisa da masoyansa da suka je tayashi murnar sabuwar shekara a daren jiya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *