Tuesday, February 24
Shadow

Ina nan ina shirin zuwa Amurka dan in nunawa shugaba Trump irin abinda Musulmai ke mana a Najeriya>>Inji Rev. Ezekiel Dachomo

Malamin Kirista, Rev. Ezekiel Dachomo ya bayyana cewa yana nan yana shirin zuwa Amurka dan nunawa shugaba Trump irin abinda Musulmai kewa Kirista.

Yace yana rokon Trump ya bashi dama ya je Amurka ya nuna masa hujjoji na abinda musulmai ke musu.

Ya bayyana cewa, Trump aikin Allah yake.

Karanta Wannan  Insha Allahu Tinubu Da Kashim Shettima Sai Sun Zarce A Zaben 2027, Duk Masu Neman Rabà Kàñ Tinùbu Da Shèttimà, Allah Ya Yi Mana Maģàninsu, Inji Sheik Sani Yahaya Jingir

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *