Friday, December 5
Shadow

INNA LILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJ’UN: Ango Ya Rasu A Hanyar Zuwa Daurin Auŕensà Sakamakon Hadarin Mota

INNA LILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJ’UN: Ango Ya Rasu A Hanyar Zuwa Daurin Auŕensà Sakamakon Hadarin Mota

Allah Ya Yi Wa Haziƙin Matashin Jami’in Ɗansanda Kuma Ango SP Garba Mustapha Rasuwa Akan Hanyarsa Ta Zuwa Ɗaurin Aurensa, Sakamakon Hatsarin Mota Da Ya Rutsa Da Shi A Magamar Gumau, Jihar Bauchi, Yau Asabar.

Allah Ya Jikansa Da Rahama!

Daga Jamilu Dabawa

Ku biyo mu ta shafin mu Na WhatsApp dan samun Labarai da duminsu: https://whatsapp.com/channel/0029VbA9rBN1SWt61nQZUj1g

Karanta Wannan  Gobara ta ƙone shaguna fiye da 100 a kasuwar Zamfara

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *