Friday, July 17
Shadow

Iran ta kashe Miliyoyi wajan harbawa Israyla makamai amma Israyla ta kashe Biliyoyi wajan taresu>>Zakzaky

Shugaban kungiyar ‘yan Uwa Musulmi ta Najeriya wadda aka fi sani da shi’a, Ibrahim Zakzaky ya bayyana cewa, kasar Iran Miliyoyin kudade ta kashe wajan kaiwa kasar Israyla hare-hare.

Saidai yace ita kuma Israylan ta kashe Biliyoyi ne wajan tare wadannan hare-haren.

Ya bayyana hakanne a wani faifan Bidiyon sa da aka gani yana jawabi akan yakin da ya barke tsakanin kasar Israyla da Iran.

Karanta Wannan  Ji bayani dalla-dalla: Shugaba Tinubu ne yacewa Ganduje ya sauka daga shugabancin APC

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *