Thursday, March 26
Shadow

Isra’ila ta kashe mutum aƙalla 100 a hare-hare da ta kai Lebanon

Ma’aikatar lafiya ta Lebanon ta ce Isra’ila ta kashe mutum aƙalla 100 a wasu hare-hare ta sama da ta kai ƙasar.

Hakan na kunshe ne cikin sabbin alkaluma da ma’aikatar ta fitar, inda ta ce an kuma jikkata mutum sama da 400.

Karanta Wannan  Ji matakin da Kasar Iran tace zata dauka akan kasar Israela bayan da Israelan ta sake kai harin da ya kashe sojan Iran din

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *