Saturday, December 13
Shadow

Isra’ila ta kashe mutum aƙalla 100 a hare-hare da ta kai Lebanon

Ma’aikatar lafiya ta Lebanon ta ce Isra’ila ta kashe mutum aƙalla 100 a wasu hare-hare ta sama da ta kai ƙasar.

Hakan na kunshe ne cikin sabbin alkaluma da ma’aikatar ta fitar, inda ta ce an kuma jikkata mutum sama da 400.

Karanta Wannan  Bidiyo Da Duminsa: Kungiyar Hezzbuollaahh ta wulakanta kasar Israela inda ta lalata abinda take tare makamai dashi sannan ta shiga har inda Israelan ke ajiye danyen manta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *