Friday, June 26
Shadow

Isra’ila ta kashe mutum aƙalla 100 a hare-hare da ta kai Lebanon

Ma’aikatar lafiya ta Lebanon ta ce Isra’ila ta kashe mutum aƙalla 100 a wasu hare-hare ta sama da ta kai ƙasar.

Hakan na kunshe ne cikin sabbin alkaluma da ma’aikatar ta fitar, inda ta ce an kuma jikkata mutum sama da 400.

Karanta Wannan  Tauraruwar Fina-Finan kasar Amurka, Angelina Jolie ta yi Allah wadai da shuwagabannin kasashen Duniya saboda kyalewa da suka yi anawa Falas-dinawa kisan kiyashi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *